Happy Islamic New Year 1431!

Happy New Year to all of my Muslim friends in commemorating the 1431st year since the Prophet’s Hijra. Allah ya ba da zaman lafiya.

And in other topics, here is my song obsession for the day. Nazifi Asananic’s “Dawo Dawo” (“Come back, Come back”) as featured in the Hausa film Garinmu da Zafi. (Forgive me for not italicizing. My laptop mouse is broken and I have a hard time highlighting things anymore…)

27 responses to “Happy Islamic New Year 1431!

  1. I thought this song was beautiful. I wish I knew what the young man in particular was saying.

    Like

  2. This song, written and sung by Nazifi Asnanic, was a hit last year, which was later used in this film Garinmu da Zafi.

    I don’t have time to translate the whole thing right now, but here’s a very rough transcription/translation of the beginning:

    Zainab Indomie: Dawo Dawo
    Come back, come back,

    Ali Nuhu: Yau zan yi tafiyata
    Today I will go away.
    Ba zan zauna ba
    I won’t stay

    Ali:
    Ranar zafi. inuwa kuma nisa na koma.
    The sun is hot. The shade is far. I’m going back (??)
    Yau zan yi tafiyata
    Today I will go away
    Ba zan zauna ba
    I won’t stay.

    Zainab:
    Dawo Gida. Don Allah sauke kayanka.
    Come back home. For God’s sake put down your bag
    Ai garinmu da zafi. Baka saba ba.
    Our city is hot. You are not used to it.

    Ali: Sallama nake kuna jina.
    I’m bidding farewell, you all hear me.

    Zainab:Dawo Dawo
    Come back. Come back.

    Ali: Ga shi yau ina ta bankwana
    Here it is, today I’m saying goodbye

    Zainab: Dawo Dawo
    Come back, Come back

    Ali: Zan bar gari kuna ganini
    I’ll leave the city, you all see me.

    Zainab: Dawo, Dawo
    Come back, Come back

    Ali: Godiya nake masoyana
    I’m thanking you, my love.

    Zainab :Dawo, Dawo
    Come back, come back

    Ali: (….) za mu yi masoyana
    We will (…), my love

    Zainab: Dawo Dawo
    Come back, Come back

    Ali: Za mu dinga saman aikina
    We will keep finding work(??)

    Zainab: Dawo, Dawo
    Come back, Come back

    Ali:Za (….) raina
    We will (…) my life

    Zainab: Dawo Dawo
    Come back, Come back

    Ali: Zan dafa rai, kawai ina kuka. Ba zan zauna ba.
    (….) I’m crying. I will not stay.

    Zainab:
    Dawo Gida. Don Allah sauke kayanka.
    Come back home. For God’s sake put down your bag
    Ai garinmu da zafi. Baka saba ba.
    Our city is hot. You are not used to it.

    (…)

    Like

  3. I think that girl Zainab, she is wonderful. i like her acting.she did well impact is from that song i fisrt site her. who really sing the song?

    Like

  4. @Ibrahim, Nazifi Asnanic wrote and sung the male voice. I’m not sure who sung the female voice. Good question.

    Like

  5. Kabir abubakar

    Do ALLAH is it true that mahamud and adamu are friends

    Like

  6. Is true that adam and maryma are in love.

    Like

  7. Zainab actually i love you very much.i like the way you act may Allah help you.please i want get your phone number.08035144305

    Like

  8. Zainab wallahi kina matukar da yarinyar danike so shiyasa nake kara masifar sonki ga shi kuma a film kin zarce kowa allah ya kara farin jini zainab indonie

    Like

  9. ZAINAB ,you are intelligent,your acting is always superb,more grease to your elbow.your director is doing a nice job

    Like

  10. hi,me too i like the way you act.keep it up.

    Like

  11. Salam malama zainab indomie da kina lafiya

    Like

  12. Salam malama zainab indomie da fatan kina lafiya

    Like

  13. phareedah abdullahi

    hi zainab,kina burgeni wallahi.don Allah ko zan samu number dinki?ga nawa 07031897676.10x alot….

    Like

  14. Kabiru skb rikkos jos

    Zainab ina matukar kaunar ki kuma ina fatanganin kin zama matana idan har zaki bani dama….,.,..

    Like

  15. I m very proud of u 4rm d day i watch ur film which nym ga duhu ga haske! 4rm Abdul.m.r.m

    Like

  16. Phareedah indomie

    Hey u gal,i hve bn calling u buh u refuse 2 ans my cal,wat u duin z nah gud..pls change dix habit

    Like

  17. assalamu alaiki zainab kina burgeni domin kuwa inasonki saidai naji wani labari marar dadi akanki shiyasa naga yadace dana baki shawara dakiji tsoron allah daya.nagode

    Like

  18. Zainab, i really lyk d way u re actng plz can i get ur num mine is 08038791803.tnx nd tek kia

    Like

  19. xee ya kamata ki dinga daga wayan mu

    Like

  20. Zee kina burge ni

    Like

  21. zainab gaskiyane kinadakyaw but ya ka mata ki canza wasu daga cikin halayen ki don most of halayen ki basu dace da musulma kamar ki ta yi su ba iam sorry for my advice but i think its good for u

    Like

  22. Farida Abdullahi Hamza

    Gaskiya yaya Ali yayi kokari,hakama Adam yayi kokari sannan zainab tayi rawar gani awajen

    Like

  23. AMINA UMAR TATIKO

    Just like islam activites

    Like

  24. assalamu alaikum bayam haka anty zainab gaskiya dai inason ki amatsiyin anty ta badan kumiba sai dan i love you in my life daga aminu-shehu-rabah,sokoto steta

    Like

  25. Assalamu alaikum.naseehan zuwaaga. Er uwaata. Zainab indomei. Kodayake ne mutumin gana ne, amma ina jindadin muveinke . Amma kwanannan naaga wani video ke wanda yake baidaace da addininkiba. Zainab ,kijisoron Allah. Kibi u murni Allah. Kibi dokokin Allah. Kituna daraanan kwanchiyanki akabari. Daga ke sai aiykinki. Kada kibari rayiwar duniya ta rudeki.. Allah ya shiryemu baaki daya.

    Like

  26. Filin ya yi kyu allah taimaka

    Like

Leave a comment