Inna Lillahi Wa’inna Ilaihir Raji’un.
I signed onto Facebook tonight to the upsetting news of the passing away yesterday (21 November 201o, Sunday) of Hajiya Amina Garba, one of the most recognizable faces in Kannywood. Hajiya Amina has played hundreds of roles over the years, most often as a mother. She died three weeks after her wedding, after a short illness. Allah ya jikanta. Allah ya sa ta huta. Allah ya ba mu hakuri.
I do not have any of the details yet, but will post them as they become available. Kannywood Online has also posted a brief line on her death.
[UPDATE 9:06pm. For more background on Hajiya Amina’s life and career, see a recent interview published by People’s Daily Online on November 6, 2010, an interview on page 22 of the October 2004 Cross-Border Diaries, and also a 2007 interview in French with Afriquechos Magazine. Hajiya Amina, also known as Mama Dumba, first became involved in acting, as a young widow, in the early 1980s in the CTV television drama “Farin Wata.” She also worked as a nurse.]
[Update 23 November 2010, Abdulaziz A. Abdulaziz of Leadership has more details in his piece: “Ace Hausa Actress, Amina Garba, Dies at 52”]
If any of those of you who worked with her or knew her would like to share memories or stories about her for inclusion in my column this week, please share in the comments section or send me an email at carmenmccain [at] yahoo.com.
UPDATE 24 December 2010
Copied below is the article I published in honour of Hajiya Amina Garba on 27 November 2010, the week following her death. As I was out of the country at the time, I had to rely on email and facebook to gather tributes and memories. Unfortunately, that ended up meaning I had a pretty serious gender imbalance in what was published, but I still thought the memories shared by these directors, producers, actors, and musicians were quite poignant. Beneath the article, I have copied the full original messages in Hausa that were sent to me by Kannywood stakeholders in response to my call for written memories about Hajiya Amina. I have also included a couple of tributes from people who responded after my submission deadline and I wasn’t able to include in the publication. To read the article, just click on this link to the soft version on the Weekly Trust site or on the photo, and it will redirect you to a large readable version hosted on my flickr site.
Abba El Mustapha, Producer, Actor: salam, innalillahi wa inna ilaihirrajiun. haj. amina has passed away but her memories will never fade. a woman of honest, integrity, charismatic n always down 2 all. a mother to all that we shall always cherish her kind gesture n modesty. may her gentle soul rest in perfect peace.
Ali Nuhu, Director, Producer, Actor: Zan fara da cewa Allah ya jikanta ya gafarce ta. Ta kasance Uwa ga dukkanmu don kullum tana cikin bada shawara ta gari garemu. Allah ya bamu hakuri da danganar rashin ta.
Auwal Muhammed Danlarabawa, Producer/Director: Amina garba dai ni a sani na da ita gaskiya tana da kirki matuka don nayi aikin fina finai na da ita kamar su LIKAI, DA BARIMA DA TSUMIN DAGE KAFFARA da sauransu, Sannan a mu’amalar mu da ita a harkar film gaskiya naji dadi don bata karya alkawari a duk aikin da muka yi da ita, Sannan kuma Amina Garba tana da kokari wajen cewar anyi abin da ya kawo ta wajen aikin film, Sannan bata son tashin hankali, Sannan tana da son mutane sosai a duk lokacin da aka hadu ada ita don masoya ko masu kallaon fina finanta, Sannan abin da bazan manta dashi ba shine lokacin da matata taje wajen awon ciki a asibitin da take aiki ta amshe ta hannu biyu biyu cikin nishadi,na biyu kuma ranar bithday din yar gidan mansura isah da akayi nan ma ta rike matata har aka tashi suna ta hira da ita har sukayi hotuna ,wannan kadan daga cikin abinda nasani kenan akan rayuwar Amina Garba Allah yaji kanta ameen
Balaraba Ramat Yakubu, Writer, Producer: Allah ya jikan ta kuma ya gafarta mata amin. Hajiya Amina mutuniyar kirki ce, kuma mai so jama’a, kuma mai son yara ce, kuma tana da alheri. Allah ya jikan ta. Wannan shine abin da zan iya gaya miki akan wannan mata
Lawal Kaura, Director, Producer, Actor: Abin da na sani a halayen ta ni a kashin kaina sune, mama dumba mace ce mai hakuri da kamun kai da kuma kawaici, dan zai wahala ka ji wasu munanan kalmomi sun futo daga bakin ta, bugu da kari kuma ta dauki kanta tamkar uwar kowa a industry idan taga mutun yana aikata ba daidai ba ita sai ta kira shi tai masa fada. Haka yasa wallahi idan location da ita za kaga ya zama mai tsabta, dan han na taba ji wani shakiyi yana cewa shi yana kunyar idon mama dumba dan haka ko maganar banza baya iyawa. Allah ya gafarta mata ya jikan ta ya kuma kyautata tamu in tazo.
Masaud Kanoriders, hiphop artist: GASKIYA AMINA GARBA MACE CE MAI KAMAR MAZA,MUTUNCI,ALKHAIRI,SANIN DARAJAR MUTANE,SANIN YA KAMATA DA SANIN DARAJAR MUTANE A RAYUWATA AMINA GARBA TAYI MIN ABUBAWA NA MUTUNCI WANDA BAZAN IYA NA BAYYANA SU BA SAI DAI KAWAI NA FADI KADAI KAFI RASUWAR TA AKWAI LOKACIN DA MUNJE LOCATION NA FIM DIN PRODUCER NA MAI SUNA KARO DA KARO AKA KAWO ABINCI SAI YA KARE NI BAN SAMU WALLAHI NATA TA DAUKA TA BANI KUMA BAZAN MANTA BA MUNYI WANI FIM NA MUTANEN TOGO DA MUKA SAKATA TAYI MANA WASU SCENE ANAN MA AMINA GARBA BATA ANSHI KUDIN MU SABODA TAGA CEWA A LOKACIN MUNA CIKIN MATSALAN KUDI HAR MA TA KAIMU GIDAN MUKA KARASA WASU SCENE A CAN SAKAMAKON RASHIN LOKACIN ABU NA KARSHE DA ZAN CE SHI ALLAH UBANGIJI YA GAFARTA MATA MUKUMA IDAN TAMU TAZO ALLAH YASA MU CIKI DA KYAU DA IMANI (AMEEN ) DAGA MASUD KANORAIDERS
Muhammad B Sango II, director: Talatu,Amina Garba ta fara harkar fim tun daga gidan Talabijin inda ta ke yin wasan kwaikwayo kuma a nan ne aka fara saninta.Ta bayar da gudummawa sosai wajen cin nasarar wasan kwaikwayo a talabijin domin a lokacin sune ‘yammata. A lokacin da aka fara Fina-finan Hausa a kaset kuwa,su ne iyaye mata kuma a nan mata yi fice sosai musamman a wajen fitowa a matsayin matar Attajiri ko ita kanta Attajira. Ta kan fito kuma a matsayin talaka, amma duk rawar (role) da ta taka yana dacewa da ita sosai saboda kwarewarta. Babban abin kirkin da ta kan yiwa masu shirya fim(Furodusa) shi ne ta kan bayar da gidanta na Kofar Kabuga domin lokeshin (location) domin saukaka musu kuma ta bayar da kayan sawarta (costumes) a yi amfani da su. Kuma ya na cikin tarihi (on record) cewar tana daya daga cikin mata manya wadanda su ke ajiye ‘yam mata ‘yan fim a gidajensu su na kula da su kuma ta hannunta ta aurar da fitacciyar jarumar fim din (Ki yarda da ni) Fati wacce har yanzu ta na gidan mijinta, Alhamdu lillahi. Amina ta na da son jama’a da barkwanci a gida ko a lokeshan shi ya sa ta ke da tagomashi a tsakanin jama’a a waje da cikin industry. Kadan kenan daga abin da zan iya fada miki Talatu. Na gode.
Nasiru Bappah Muhammad, Director: Nagode da sakon ta’aziya, kuma kin kyau da za ki yi tribute to Amina Garba. Ni mun yi aiki da ita sosai amma abin da zan iya fada miki shine tana da wasa da dariya da jama’a, kuma tana da kyauta. Komai ta saya on location, she shared with other people. She had so much self respect, and didn’t like indiscipline, that’s why she commanded so much respect within and even without the industry.
Shaban Ty, Producer, Actor: Nasanta tare da mahaifiyata tun kafin na shigo hausa fim industry,tanada farin jini wurin yanwasa,hakuri da sanin yakamata.bazan manta shooting dina na fimdin matar manya ba, inda tazo location ta biya kudin drop na mota mukayi shooting muka gama tace shaba ka rike kudinka kai karamin producer ne.ALLAH YAJI KANTA DA RAHAMASA.
To read other tributes I’ve written for Hausa actors and filmmakers gone before their time, see my posts on
Actress Hauwa Ali Dodo, who died 1 January 2010,
Director Zilkiflu Muhammed (Zik), who died 18 February 2010,
Actress Safiya Ahmed, who died on 26 February 2010,
Comedian and director Lawal Kaura, who died on 13 December 2011,
Actress Maryam Umar Aliyu, who died on 12 April 2011,
Director Muhammadu Balarabe Sango, who died on 1 December 2012